Hausa
Dakin Watsa Labarai
/assets/ct/29206d32a6/images/syn_placeholder_sqr.png

Dakin Watsa Labarai

 

2018-12-31

LABARAN DUNIYA

Kotuna da ke Jamhuriyar Czech da Sulobakiya Sun Wanke ’Yan’uwanmu Daga Laifi

Daga ranar 1 ga Mayu, 2017 zuwa 8 ga Janairu, 2018, kotuna sun wanke sunayen ’yan’uwanmu da aka hukunta a dā don sun ki shiga soja ko kuma don yin wa’azi.

2018-12-31

LABARAN DUNIYA

Kotun Sulobakiya ta Wanke Sunan Martin Boor Bayan Shekaru 90 da Aka Saka Shi a Kurkuku

Wata kotu a Sulobakiya ta wanke sunan Martin Boor bayan shekara 90, an saka shi a kurkuku ne domin ya ki shiga soja.

2019-06-10

JAMUS

Bikin Nuni a Kassel a kasar Jamus ta kamala taron gunduma na cikan shekaru 70.

Shaidun Jehobah a Kassel sun kammala bikin cika shekaru 70 na taron da ya zama mafi girma na Shaidun a Turai tun bayan yaki duniya na biyu.

2023-05-08

South Korea

An ’Yantar da Wadanda Suka Ki Yin Aikin Soja Saboda Imaninsu: An Dade Ana Jiran Kotu a Koriya Ta Kudu Ta Yanke Hukunci

A wata gagarumar mataki da aka dauka, Kotun Tsara Doka ta umurci gwamnatin Koriya ta Kudu cewa kafin karshen 2019 ta sake tsara wata doka da mutum za ya iya yin wani aiki dabam ba dole sai na soja ba.

2019-10-08

JAMUS

Taron Tunawa da Dan’uwa Max Eckert Wanda Ya Mutu a Kurkuku

Ko da yake mutane kalilan ne suka san Dan’uwa Eckert kafin ya mutu, yanzu mutane da yawa sun san cewa shi mutum ne mai aminci sosai.

2019-10-08

KAMARU

Ana Kan Gina Sabon Ofishi a Kasar Kamaru

Shaidun Jehobah suna gina babban ofishi a yankin Logbessou da ke Douala a Kamaru don ci gaba da ake samu a kasar.