Dakin Watsa Labarai
Kotun Sulobakiya ta Wanke Sunan Martin Boor Bayan Shekaru 90 da Aka Saka Shi a Kurkuku
Wata kotu a Sulobakiya ta wanke sunan Martin Boor bayan shekara 90, an saka shi a kurkuku ne domin ya ki shiga soja.
Bikin Nuni a Kassel a kasar Jamus ta kamala taron gunduma na cikan shekaru 70.
Shaidun Jehobah a Kassel sun kammala bikin cika shekaru 70 na taron da ya zama mafi girma na Shaidun a Turai tun bayan yaki duniya na biyu.
An ’Yantar da Wadanda Suka Ki Yin Aikin Soja Saboda Imaninsu: An Dade Ana Jiran Kotu a Koriya Ta Kudu Ta Yanke Hukunci
A wata gagarumar mataki da aka dauka, Kotun Tsara Doka ta umurci gwamnatin Koriya ta Kudu cewa kafin karshen 2019 ta sake tsara wata doka da mutum za ya iya yin wani aiki dabam ba dole sai na soja ba.
Taron Tunawa da Dan’uwa Max Eckert Wanda Ya Mutu a Kurkuku
Ko da yake mutane kalilan ne suka san Dan’uwa Eckert kafin ya mutu, yanzu mutane da yawa sun san cewa shi mutum ne mai aminci sosai.
Ana Kan Gina Sabon Ofishi a Kasar Kamaru
Shaidun Jehobah suna gina babban ofishi a yankin Logbessou da ke Douala a Kamaru don ci gaba da ake samu a kasar.
Kauna ta Motsa ’Yan’uwa Su Yi Aikin Ba da Agaji a Tsibirai
Sabon bidiyo da ya nuna irin jar aikin da Shaidun Jehobah suka yi don ba da agaji sa’ad da Mahaukaciyar Guguwar Irma da Maria ta auku.

