Dakin Watsa Labarai

 

2021-12-27

LABARAN DUNIYA

2021 Karin Bayani na 9 Daga Hukumar da Ke Kula da Ayyukanmu

Wani memban Hukumar da Ke Kula da Ayyukanmu ya karfafa mu kuma ya ambata abubuwan ban karfafa daga wadanda suka soma halarta taro a Majami’ar Mulki.

2021-12-27

LABARAN DUNIYA

2021 Karin Bayani na 8 Daga Hukumar da Ke Kula da Ayyukanmu

Wani memban Hukumar da Ke Kula da Ayyukanmu ya yi karin bayani, ya kuma sanar da jigon shekara na 2022.

2021-09-09

LABARAN DUNIYA

2021 Karin Bayani na 7 Daga Hukumar da Ke Kula da Ayyukanmu

Wani memban Hukumar da Ke Kula da Ayyukanmu ya karfafa mu mu ci gaba da kasancewa da hadin kai.

2021-09-09

LABARAN DUNIYA

2021 Karin Bayani na 6 Daga Hukumar da Ke Kula da Ayyukanmu

Wani memban Hukumar da Ke Kula da Ayyukanmu ya karfafa ’yan’uwan da suka tsufa kuma ya yi karin bayani game da ayyukan gine-gine da kungiyarmu take yi.

2021-06-21

LABARAN DUNIYA

2021 Governing Body Update #5

Wani memban Hukumar da Ke Kula da Ayyukanmu ya ba da shawarwarin da za su taimaka wa iyalai su jimre a lokacin annobar nan.

2021-05-24

LABARAN DUNIYA

2021 Karin Bayani na 4 Daga Hukmar da Kula da Ayyukanmu

Wani memban Hukumar da Ke Kula da Ayyukanmu ya bayyana yadda Jehobah yake taimaka mana mu yi “nasara” duk da matsalolin da muke fuskanta.

2021-05-24

LABARAN DUNIYA

2021 Karin Bayani na 3 Daga Hukumar da Ke Kula da Ayyukanmu

Wani memba a Hukumar da Ke Kula da Ayyukanmu ya ba labarai da suka nuna cewa Jehobah yana yi ma wa’azin da muke yi albarka a wannan lokacin annobar.

2021-04-05

LABARAN DUNIYA

2021 Karin Bayani na 2 Daga Hukumar da Ke Kula da Ayyukanmu

Wani memba a Hukumar da Ke Kula da Ayyukanmu ya ba da bayanai masu ban karfafa da kuma labarai da suka nuna cewa Jehobah na yi wa aikin da ake yi Bethel albarka.

2021-02-01

LABARAN DUNIYA

2021 Karin Bayani na 1 Daga Hukumar da Ke Kula da Ayyukanmu

Wani memba a Hukumar da Ke Kula da Ayyukanmu ya ba da labarai masu ban karfafa da suka nuna nasarar da muke yi a wa’azi a wannan lokacin annoba.