Dakin Watsa Labarai
2021 Karin Bayani na 9 Daga Hukumar da Ke Kula da Ayyukanmu
Wani memban Hukumar da Ke Kula da Ayyukanmu ya karfafa mu kuma ya ambata abubuwan ban karfafa daga wadanda suka soma halarta taro a Majami’ar Mulki.
2021 Karin Bayani na 8 Daga Hukumar da Ke Kula da Ayyukanmu
Wani memban Hukumar da Ke Kula da Ayyukanmu ya yi karin bayani, ya kuma sanar da jigon shekara na 2022.
2021 Karin Bayani na 7 Daga Hukumar da Ke Kula da Ayyukanmu
Wani memban Hukumar da Ke Kula da Ayyukanmu ya karfafa mu mu ci gaba da kasancewa da hadin kai.
2021 Karin Bayani na 6 Daga Hukumar da Ke Kula da Ayyukanmu
Wani memban Hukumar da Ke Kula da Ayyukanmu ya karfafa ’yan’uwan da suka tsufa kuma ya yi karin bayani game da ayyukan gine-gine da kungiyarmu take yi.
2021 Governing Body Update #5
Wani memban Hukumar da Ke Kula da Ayyukanmu ya ba da shawarwarin da za su taimaka wa iyalai su jimre a lokacin annobar nan.
2021 Karin Bayani na 4 Daga Hukmar da Kula da Ayyukanmu
Wani memban Hukumar da Ke Kula da Ayyukanmu ya bayyana yadda Jehobah yake taimaka mana mu yi “nasara” duk da matsalolin da muke fuskanta.
2021 Karin Bayani na 3 Daga Hukumar da Ke Kula da Ayyukanmu
Wani memba a Hukumar da Ke Kula da Ayyukanmu ya ba labarai da suka nuna cewa Jehobah yana yi ma wa’azin da muke yi albarka a wannan lokacin annobar.
2021 Karin Bayani na 2 Daga Hukumar da Ke Kula da Ayyukanmu
Wani memba a Hukumar da Ke Kula da Ayyukanmu ya ba da bayanai masu ban karfafa da kuma labarai da suka nuna cewa Jehobah na yi wa aikin da ake yi Bethel albarka.
2021 Karin Bayani na 1 Daga Hukumar da Ke Kula da Ayyukanmu
Wani memba a Hukumar da Ke Kula da Ayyukanmu ya ba da labarai masu ban karfafa da suka nuna nasarar da muke yi a wa’azi a wannan lokacin annoba.

