18 GA YUNI, 2021
LABARAN DUNIYA
2021 Governing Body Update #5
Wani memban Hukumar da Ke Kula da Ayyukanmu ya karfafa iyalai su ci gaba da sa dangantakarsu da Jehobah ta yi karfi a lokacin annobar nan. Wasu iyaye sun bayyana abubuwan da suka yi don su sa yaransu su kara kusantar Jehobah.

