Hausa
Labaran Duniya na JW
/assets/ct/28ada02fb0/images/syn_placeholder_sqr.png

Labaran Duniya

 

2020-10-20

LABARAN DUNIYA

2020 Karin Bayani na 7 Daga Hukumar da Ke Kula da Ayyukanmu

Wani memba a Hukumar da Ke Kula da Ayyukan Shaidun Jehobah ya tattauna abubuwan da matasa za su yi don su iya jimre wa matsalolin da annobar Korona ta jawo.

2020-09-09

LABARAN DUNIYA

2020 Karin Bayani na 6 Daga Hukumar da Ke Kula da Ayyukanmu

Memba a Kwamitin da Ke Kula da Ayyukan Shaidun Jehobah ya tattauna yadda muke ci gaba da samun abubuwan da za su karfafa bangaskiyarmu a wannan lokacin annoba.

2020-08-07

LABARAN DUNIYA

2020 Karin Bayani na 5 Daga Hukumar da Ke Kula da Ayyukanmu

Wani memban Hukumar da Ke Kula da Ayyukanmu ya ambata hanyoyi da Jehobah yake kula da mu a wannan lokaci na annoba.

2020-06-24

LABARAN DUNIYA

2020 Hukumar da Ke Kula da Ayyukanmu Karin Bayani na 4

Memban Hukumar da Ke Kula da Ayyukanmu ya bayyana ka’idodi da za su taimaka mana sa’ad da muke koma yin ayyukan ibadarmu.

2020-05-17

LABARAN DUNIYA

2020 Hukumar da Ke Kula da Ayyukanmu Karin Bayani na 3

Ka bincika don ka ga yadda Jehobah ya albarkaci shirin da ’yan’uwa suka yi don su saurari jawabi na musamman da kuma Taron Tunawa da Mutuwar Yesu.

2020-04-08

LABARAN DUNIYA

Rahoto Game da Coronavirus #2

Ka duba ka ga yadda Jehobah yake yi wa kungiyarsa ja-gora a wadannan lokuta masu wuya da kuma yadda yake amfani da makiyaya masu kauna don su kula da mu.

2020-03-30

LABARAN DUNIYA

Rahoto Game da Coronavirus

Ku ji matakan da Shaidun Jehobah a Koriya ta Kudu da Italiya da kuma Amirka suka dauka don su kāre kansu daga cutar coronavirus.

2020-03-30

LABARAN DUNIYA

Karin Bayani Game da Cutar Coronavirus

Ka bincika wasu bayanai masu amfani da za su taimaka maka ka guji kamuwa da cutar idan ta shigo yankinku.

2018-12-31

LABARAN DUNIYA

Kotun Sulobakiya ta Wanke Sunan Martin Boor Bayan Shekaru 90 da Aka Saka Shi a Kurkuku

Wata kotu a Sulobakiya ta wanke sunan Martin Boor bayan shekara 90, an saka shi a kurkuku ne domin ya ki shiga soja.

2018-12-31

LABARAN DUNIYA

Kotuna da ke Jamhuriyar Czech da Sulobakiya Sun Wanke ’Yan’uwanmu Daga Laifi

Daga ranar 1 ga Mayu, 2017 zuwa 8 ga Janairu, 2018, kotuna sun wanke sunayen ’yan’uwanmu da aka hukunta a dā don sun ki shiga soja ko kuma don yin wa’azi.

2018-12-08

LABARAN DUNIYA

Kauna ta Motsa ’Yan’uwa Su Yi Aikin Ba da Agaji a Tsibirai

Sabon bidiyo da ya nuna irin jar aikin da Shaidun Jehobah suka yi don ba da agaji sa’ad da Mahaukaciyar Guguwar Irma da Maria ta auku.

2019-11-18

LABARAN DUNIYA

Nuna Hadin Kai a Lokacin da Aka Yi Kamfen na Rubuta Wasika Zuwa Rasha

Kamfen na rubuta wasika zuwa hukumomi a Rasha ya nuna cewa Shaidun Jehobah suna da hadin a fadin duniya kuma suna taimaka wa ’yan’uwansu.