A7-H
Muhimman Abubuwa da Suka Faru da Yesu Saꞌad da Yake Duniya—Hidimar Yesu ta Ƙarshe a Urushalima (Kashi na 2)
|
LOKACI |
WURI |
ABIN DA YA FARU |
MATIYU |
MARKUS |
LUKA |
YOHANNA |
|---|---|---|---|---|---|---|
|
14 ga Nisan |
Urushalima |
Yesu ya ce Yahuda mai cin amana ne kuma ya sallame shi |
||||
|
Ya kafa Abincin Yamma na Ubangiji (1Ko 11:23-25) |
||||||
|
Ya ce Bitrus zai yi mūsun sa kuma manzanninsa za su watse |
||||||
|
Ya yi alkawarin mataimaki; misalin itacen inabi na gaske; ya ce su nuna ƙauna; adduꞌa ta ƙarshe da manzanninsa |
||||||
|
Getsemani |
Ya yi baƙin ciki sosai a lambun; an ci amanarsa kuma an kama shi |
|||||
|
Urushalima |
Anas ya yi masa tambayoyi; Kayafa da Majalisar Yahudawa sun yi masa shariꞌa; Bitrus ya yi mūsun sanin sa |
|||||
|
Yahuda mai cin amana ya rataye kansa (A.M 1:18, 19) |
||||||
|
A gaban Bilatus, saꞌan nan Hirudus, kuma aka komar da shi wurin Bilatus |
||||||
|
Bilatus ya so ya sake shi amma Yahudawa sun ce ya saki Barabbas; an yanke masa hukuncin kisa a kan gungumen azaba |
||||||
|
(wajen ƙarfe 3 da rana, ran Jummaꞌa) |
Golgota |
Ya mutu a kan gungumen azaba |
||||
|
Urushalima |
An sauke gawarsa daga gungumen kuma aka saka a cikin kabari |
|||||
|
15 ga Nisan |
Urushalima |
Firistoci da Farisiyawa sun kawo masu gadin kabarin kuma suka rufe bakin kabarin |
||||
|
16 ga Nisan |
Urushalima da kewayenta; Imawus |
An ta da Yesu; ya bayyana ga almajiransa sau biyar |
||||
|
Bayan 16 ga Nisan |
Urushalima; Galili |
Ya ƙara bayyana ga almajiran (1Ko 15:5-7; A.M 1:3-8); ya ba da umurni; ya ce a sa mutane su zama almajiransa |
||||
|
25 ga Iyyar |
Tudun Zaitun, kusa da Betani |
Yesu ya haura sama, kwanaki 40 bayan tashiwarsa (A.M 1:9-12) |

