Wasiƙa ta Farko Zuwa ga Korintiyawa

Surori

1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16

Jerin abubuwan da ke ciki

  • 1

    • Gaisuwa (1-3)

    • Bulus ya gode wa Allah don Korintiyawa (4-9)

    • Shawara a kan haɗin kai (10-17)

    • Kristi shi ne iko da kuma hikimar Allah (18-25)

    • Yin taƙama da Jehobah kawai (26-31)

  • 2

    • Waꞌazin da Bulus ya yi a Korinti (1-5)

    • Hikimar Allah ta fi kowace irin hikima (6-10)

    • Mutumin da ke rayuwa bisa ruhu da wanda yake rayuwa bisa shaꞌawoyin jiki (11-16)

  • 3

    • Korintiyawa suna kan bin shaꞌawoyin jiki (1-4)

    • Allah ne yake sa iri ya yi girma (5-9)

      • Abokan aiki na Allah (9)

    • Yin gini da abubuwan da ba sa ƙonewa (10-15)

    • Ku haikalin Allah ne (16, 17)

    • Hikimar duniya wawanci ne a wurin Allah (18-23)

  • 4

    • Ya kamata waɗanda aka ba su amana su kasance da aminci (1-5)

    • Kiristoci masu hidima suna da sauƙin kai (6-13)

      • ‘Kada ku yi fiye da abin da aka rubuta’ (6)

      • Kiristoci suna kama da ꞌyan wasa a fage (9)

    • Bulus ya kula da ꞌyanꞌuwansa Kiristoci kamar yaransa (14-21)

  • 5

    • Labarin wani da yake yin lalata (1-5)

    • Ɗan ƙaramin yisti yakan kumburar da ƙullun fulawa gabaki-ɗaya (6-8)

    • An ce a cire wani mugun mutum (9-13)

  • 6

    • Kiristoci suna kai ƙarar juna kotu (1-8)

    • Waɗanda ba za su gāji Mulkin ba (9-11)

    • Ku girmama Allah da jikinku (12-20)

      • “Ku guji yin lalata!” (18)

  • 7

    • Shawara ga marasa aure da kuma maꞌaurata (1-16)

    • Ku kasance a yanayin da aka kira ku (17-24)

    • Marasa aure da gwauraye (25-40)

      • Amfanin kasancewa marar aure (32-35)

      • Ku auri “mai bin Ubangiji kaɗai” (39)

  • 8

    • Game da abincin da aka yi hadaya da shi ga gumaka (1-13)

      • A gare mu Allah ɗaya ne kawai (5, 6)

  • 9

    • Misalin da Bulus ya kafa a matsayin manzo (1-27)

      • “Kada ka rufe bakin bijimi” (9)

      • ‘Kaito na idan ban yi waꞌazi ba!’ (16)

      • Na zama dukan abu ga dukan mutane (19-23)

      • Kasancewa da kamun kai yayin da muke tsere na rai (24-27)

  • 10

    • Abin da ya faru da Israꞌilawa a dā gargaɗi ne a gare mu (1-13)

    • Gargaɗi a kan bautar gumaka (14-22)

      • Teburin Jehobah, da teburin aljanu (21)

    • ꞌYanci da kuma yin laꞌakari da mutane (23-33)

      • “Ku yi kome don ɗaukakar Allah” (31)

  • 11

    • “Ku bi misalina” (1)

    • Shugabanci da kuma rufe kai (2-16)

    • Yadda za a ci Abincin Yamma na Ubangiji (17-34)

  • 12

    • Baiwa da ruhu mai tsarki yake bayarwa (1-11)

    • Jiki ɗaya, gaɓoɓi da yawa (12-31)

  • 13

    • Ƙauna ce hali mafi girma (1-13)

  • 14

    • Baiwar yin annabci da kuma magana da harsuna (1-25)

    • Kiristoci suna yin taro cikin tsari (26-40)

      • Matsayin mata a cikin ikilisiya (34, 35)

  • 15

    • Tashiwar Kristi daga mutuwa (1-11)

    • Tashin matattu yana sa a kasance da bangaskiya (12-19)

    • Tashin Kristi daga mutuwa tabbaci ne (20-34)

    • Jiki na zahiri da jiki na ruhu (35-49)

    • Jiki marar mutuwa da marar ruɓewa (50-57)

    • Yin ayyuka da yawa a hidimar Ubangiji (58)

  • 16

    • Tara gudummawa don Kiristoci da ke Urushalima (1-4)

    • Tafiye-tafiyen da Bulus ya yi shirin yi (5-9)

    • Ya shirya Timoti da Afollos su kai ziyara (10-12)

    • Shawarwari da kuma gaisuwa (13-24)