Hausa
2024 Karin Bayani na 4 Daga Hukumar da Ke Kula da Ayyukanmu
https://cms-imgp.jw-cdn.org/img/p/1112024011/univ/art/1112024011_univ_sqr_xl.jpg

21 GA YUNI, 2024
LABARAN DUNIYA

2024 Karin Bayani na 4 Daga Hukumar da Ke Kula da Ayyukanmu

2024 Karin Bayani na 4 Daga Hukumar da Ke Kula da Ayyukanmu

A wannan karin bayanin, za mu ga yadda ꞌyanꞌuwa maza da mata da aka saka a kurkuku suka “yi nasara a kan mugunta ta wurin aikata abin da yake mai kyau.”​—⁠Romawa 12:⁠21.